Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya buƙaci babban bankin Najeriya CBN da ya dakatar da aiwatar da harajin bada tsaro ga masu amfani da bankuna ta yanar gizo wanda ke cike da ...
Wani dattijon jam'iyar PDP a ƙaramar hukumar Matazu ya roki gwamnatin jihar Katsina ta taimaka ma mutanen da iska mai karfi ya lalata ma gidaje a garuruwan Matazu ...
Titin Gidan Nagarhi zuwa gidan man Shema da ke Dutsinma mai tsawon kilomita 1.5 da ɗan majalisar dokokin mai wakiltar Dutsinma/Kurfi ya gina, ya zama babban abun damuw ...
Dan takarar shugabancin ƙaramar hukumar Bakori ya buƙaci masu ruwa da tsaki su goyi bayan takararshi domin samun nasara, yana mai cewa, ba zai ba mara ɗa kunya ba.
Katsina United maintained their 7th position in the Nigerian Professional Premier League after thrashed Abia Warriors with a score of two goals to one.
Kungiyar kwallon kafar katsina United ta rike takwarar ta kwara United kunnen doki 1 da 1 a cigaba da wasan kwararru na firimiyan Nigeria wasan mako na 27.
Anshawarci masu hannu da shuni dasu karkato da hankalinsu wajen bayar da gudumuwa da goyon baya ga kungiyar kwallon kafar Katsina United don farfado da martabar Kungiyar.
Alhaji Hamisu Hara ya ...
An shawarci masu hannu da shuni da masu ruwa da tsaki dasu yi koyi da Hamisu Hara wajen bayar da gudumuwarsu ga kungiyar katsina United don cigaban kungiyar dama kwallon kafa baki daya. Bayar da gu ...
masu ruwa da tsaki a harkar wasanni sunbi sahun magoya bayan kingiyar Katsina united wajen taya kungiyar murnar sake dawowa gasar premier ta Nigeria ta hanyar gudanar da maci.
Idan ana magana kan cin zarafi da cin hanci da rashawa a kan jiragen ruwa na kamun kifi mallakin ƴan China da ake aiki da su a Ghana, to babu abin da Bright Tsai Kweku bai gani ba. Ya kasance mai ...
Babbar jam`iyyar hamayya a Najeriya PDP ta zargi takwararta ta APC mai mulki da kitsa makircin da ya haddasa sauya sheƙar da wasu `yan majalisar dokokin jihar Rivers suka yi daga PDP zuwa APC.< ...
A wani sakon da Atiku ya wallafa a shafinsa na twitter, ya bayyana amincewar Tinubu da wani jami’in Amurka ya yi a matsayin aikata abin da ya saba da ra’ayin Amurka a game da zaben da a ...
Ya zuwa yanzu, mutane 516 ne suka shiga kuma suka amfana da tallafi, a karon farko na shirin Farfaɗowa daga Illar Tattalin Arzikin da Cutar Korona ta Haddasa a Tarayyar Najeriya - ...
Wani abu na sauyin yanayi da aka fi sani da El Niño ya fara bayyana a tekun Pacific, kuma watakila ya kara zafi a duniyar da ke dumuma sakamakon sauyin yanayi.
Gwamnatin tarayya ta amince da kuma aiwatar da tsarin harkokin walda ta zamani a matsayin wani ɓangare na bunƙasa harkar masana'antu da cigaba su . Ministan kimiyya, fasaha da kirkire Dr. Ade ...
Katsina State Radio Service
kimanin year 2 da suka wuce
At least 11,629 candidates have sat for the second batch of the 2022 Teachers Professional Qualifying Examination, PQE, conducted by the Teachers Registration Council of Nigeria, TRCN, nationwide.< ...
Saudiya ta janye dokar takaita adadin mahajjata, inda a bana ta ce, ba za ta kayyade yawan Musulman da za su ziyarci dakin Allah ba domin gudanar da hajji.